Kasar Mali ta lashe kofin Afurka ta matasa ‘yan kasa da shekara 20
bayan da ta samu galaba Akan kasar Senegal da ci uku da biyu a bugun daga kai
sai mai tsaron raga.
Tun farko dai kasashen biyu su…
Hukumar kwallon Kwando ta kasa NBBF ta ce, za ta ci gaba da gudanar da gasar kwallon Kwando ta Maza kamar yadda aka tsara, duk da cewa wasu kungiyoyi biyu sun kai hukumar kara gaban kotu.
Kungiyar …
Shugaban hukumar kwallon Kwando ta Najeriya Engr Musa Kida, ya ce nan ba da dadewa ba, kwamitin tsara sabon kundin tsarin mulki zai fara aiki domin gudanar da zaben shugabanni kamar yadda hukumar kwal…