Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Najeriya zata doke kasar Argentina a gasar cin kofin duniya-Alex Iwobi

Published

on

Dan wasan Najeriya mai taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Alex Iwobi ya ce yana da kwarin gwiwar cewa Najeriya zata doke takwararta ta Argentina a gasar cin kofin duniya wanda za’a yi a kasar Rasha tsakanin watan Yunin da Yulin shekar da muke ciki.

Najeriya da Argentina na rukunin daya ne a gasar, kuma za su buga wasan su ne a ranar 26 ga wata Yunin shekarar nan da muke ciki.

Masana harkokin wasanni na ganin cewa Kasar argentina zata nemi daukar fansa kan nasarar da Najeriya ta samu a kanta da ci 4-2 a wasan sada zumunci da suka yi a watan Nowambar shekarar da tagabata.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!