A ranar 8 ga watan junairun 2007 gwamnatin kasar nan ta janye karar da ta shigar na korar mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar sakamakon canza jami’yyar...
Babban mai baiwa shugaban kasa shawara kan majalisar Dattawa Sanata Ita Enang, ya ce; shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai taba ko da sisin kwabo daga...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo, ya ce; ba daidai bane wasu su rika siyasantar da batun rikice-rikicen da ke tsakanin makiyaya da manoma a kasar...
Akalla ‘yan-Najeriya 490 ne aka dawo da su gida daga kasar Libya a yammacin jiya Lahadi bayan da jirginsu ya sauka garin Fatakwal na Jihar Rivers....
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya gargadi malaman makaranta da su kaucewa bin umarnin da kungiyar malamai ta NUT ta bayar na tsunduma yajin aiki a...