Kungiyar miyatti Allah Kautal-Hore ta musanta zargin da ake yiwa Fulani makiyaya na kisan mutanen da aka yi a Jihar Benue. Shugaban kungiyar na kasa Alhaji...
Ministar kudi Kemi Adeosun ta bukaci da a kara karfafa bankin raya kasashen afurka AFDB domin ya iya biyan bukatun kasashe mambobin sa. Mrs Adeosun ta...
Kungiyar manoma kashu ta kasa ta ce kasar nan ta samu naira biliyan dari da arba’in da hudu da miliyan dari bakwai wajen fitar da ‘yayan...
Majalisar Dattawa ta ce za ta gudanar da bincike kan zargin karbar wasu kudade ba bisa ka’ida ba daga hannun alhazai da suka gudanar da aikin...