Gwamnatin Najeriya ta kare matakin da ta dauka na nada Ahmed Rufa’I Abubakar a matsayin sabon shugaban hukumar leken asiri ta kasa NIA. Babban mataimaki na...
Jihohi goma sha shida cikin talatin da shida na kasar nan ne suka nuna aniyar su ta shiga cikin shirin nan na ware wuraren kiwo ga...