Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe wasu mayakan Boko-Haram guda bakwai a maboyar su da ke dajin Sambisa. Mai magana da yawun rundunar Burgediya...
Gwamnatin tarayya ta bukaci jami’o’in Najeriya da su ci gaba da hadin kai da bangaren masana’antu a kasar nan domin habaka tattalin arziki da kuma harkar...
Majalisar wakilai ta tuhumi babbar jami’a mai kula da shirin gwamnatin tarayya na samar da aikin yi ga matasa NPOWER Hajiya Maryam Uwais kan rashin sanya...
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kama tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir David Lawal. Mukaddashin shugaban sashen hulda da jama’a na hukumar...
Gwamnatin tarayya ta ce ba ta da lokacin tattauna batun zaben shekarar 2019 a wannan lokaci da take kokarin cika alkawuran da ta daukar wa al’ummar...
A ranar 25 ga Janairun 1971 Janar Idi Dada Amin ya jagoranci juyin mulkin da ya hambarar da shugaban kasar Uganda na wancan lokacin Apollo Milton...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa ta ‘yan wasa ma su taka leda a kungiyoyin cikin gida CHAN Eagles, ta sami nasarar zuwa zagayen kusa da kusa...
Shugaban kwamitin kula da birnin tarayya Abuja na majalisar Dattawa Sanata Dino Melaye, ya zargi kamfanin mai na kasa NNPC, da cewa ya bude wani asusu...
Hukumar sadawar ta kasa shiyyar Kano wato NCC, ta musanta cewa jama’a da ke makwabtaka da wuraren da aka girke karfunsn sadawar wanda kamfanonin sadarwa ke...
A yau laraba ne dokar haramta kiwo da gwamnatin jihar Taraba ta kafa zata fara aiki, domin samar da zama lafiya a tsakanin manoma da makiyaya....