Hukumar gudanarwar Asibitocin jihar Kano ta bukaci Asibitocin gwamnatin jiha da su samar da tsarin bada lafiya mai nagarta ga marasa lafiyan fadin jihar Kano. Shugaban...
Majalisar koli kan tattalin arzikin Najeriya ta kafa wani kwamitin mutum goma domin nemo mafita kan rikice-rikice da ake yawan samu tsakanin manoma da makiyaya a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi wasu shugabannin jam’iyyar APC a wajen wata liyafar cin abinci a fadar Asorok da ke Abuja a daren jiya. Shugaban...
Gwamnonin jihar Sokoto da Kebbi Da Zamfara da Katsina sun ce a shirye suke su dafa wa gwamnatin tarayya domin taimaka mata wajen hako man fetur...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’adu Abubakar III ya kalubalanci nagartar da jami’an tsaron Najeriya ke da ita, da kuma gaza kawo karshen kashe-kashen dake faruwa...
Kungiyar miyatti Allah Kautal-Hore ta musanta zargin da ake yiwa Fulani makiyaya na kisan mutanen da aka yi a Jihar Benue. Shugaban kungiyar na kasa Alhaji...
Ministar kudi Kemi Adeosun ta bukaci da a kara karfafa bankin raya kasashen afurka AFDB domin ya iya biyan bukatun kasashe mambobin sa. Mrs Adeosun ta...
Kungiyar manoma kashu ta kasa ta ce kasar nan ta samu naira biliyan dari da arba’in da hudu da miliyan dari bakwai wajen fitar da ‘yayan...
Majalisar Dattawa ta ce za ta gudanar da bincike kan zargin karbar wasu kudade ba bisa ka’ida ba daga hannun alhazai da suka gudanar da aikin...
Al’ummar jihar Kaduna musamman wadanda suke zagaye da madatsar ruwa ta KANGIMI sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da su kawo musu dauki sakamakon...