Kungiyar Fulani makiyaya ta kasa Miyyetti Allah da aka fi sani da MACBAN ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tabbatar da cewa...
Majalisar Dattawa ta baiwa sufeto Janar na ‘yan-sandan kasar nan Ibrahim Idris wa’adin kwanaki goma sha hudu da ya bincika ya kuma kama wadanda ke da...
Majalisar wakilai ta ce za ta binciki sake dawo da tallafin man fetur da kuma dakile matsalolin da ke janyo karancin mai a kasar nan. ...
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar wani dan majalisa da ke wakiltar Takum I a majalisar dokokin jihar Taraba mai suna Hosea Ibi...
Kungiyar masana kan magunguna ta kasa tayi gargadin cewa yawan mafani da maganin zazzabi na Paracetamol ba bisa ka’ida ba, ka iya haifar da ciwon koda...
Rahotanni daga jihar Adamawa na cewa yanzu haka dai al’ummar kauyen Pallam da ke yankin karamar hukumar Madagali na cikin dar-dar sakamakon harin da kungiyar Boko...
Hukumar kididdiga ta kasa ta fitar da rahoton farashin kayayyaki, wanda ke nuni da cewa an samu hau-hawar farashin kayayyaki, idan aka kwatanta da kaso 15...
Shugaban kungiyar yan jaridu na jihar Kano kwamared Abbas Ibrahim ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba zai farfado da Mujallar ‘yan jaridu mai suna...
Kungiyar tsofaffin sojoji ta RANAO ta bukaci a rushe uwar kungiyar tsofaffin sojoji ta Nigerian Legion da kuma kafa wata hukumar da za ta rika kula...
Gwamnatin tarayya ta bukaci al’ummar kasar nan su zama cikin shiri tare da sanar da hukumomi da zarar sun ji inda cutar Sankarau ta bulla, kasancewar...