Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta binciki ko mayakan Boko-haram da suka tsere daga dajin Sambisa da kuma mayaka da suka tsere daga kasar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya a mince da nada Dr Ahmad Rufa’I Abubakar a matsayin shugaban hukumar liken asiri ta kasa NIA Mai baiwa shugaban...
Gwamnatin jihar Benue ta ce a yau Alhamis za ta yi bikin binne mutane 72 wadanda suka mutu jihar Benue ranar daya ga watan janairun wannan...
Bankin raya afurka ya musanta rade-raden da ke yawo a kafofin yada labaran kasar nan cewa ya fasa baiwa kasar nan rancen dala miliyan dari shida...
Majalisar Dattawa ta bukaci kwamitinta na musamman da ke bincike kan kashe-kashen da suka faru a jihar Benue da ya gabatar da sakamakon binciken-sa a Talatar...
Hukumar kula da ‘yan-cirani ta duniya ta ce wasu bakin haure ‘yan afurka sama da dari biyu ake tsammanin sun mutu a tekun Baharrum. A...
Hukumar Lura da lafiyar ababen hawa ta jihar Kano V.I.O ta ja hankalin jama’a da su ringa bin ka’idojin koyon tuki da gwamnati ta tanadar tare...
Babbar Kotun tarayya da ke Jihar Lagos ta kwace kudi Naira Miliyan 664 da kuma sama da Dala 137 daga hannun tsohon babban Sakataren ma’aikatar kwadago...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta samar da Sabuwar shelkwata mai girma ga hukumar Hisbah wadda za’a yi amfani da ita wajen bayar da horo...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu JAMB, ta tsayar da ranar 6 ga watan Fabrairun shekarar nan a matsayin ranar da zata rufe sayar da form...