Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar takwarorin su na makwabtan kasashe sun kaddamar da gagarumin farmaki kan shugabannin bangarorin kungiyar Boko Haram biyu a Talatar nan....
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom yace zai bayar da goyon baya ga duk wani yunkurin da gwamnatin tarayya zatayi da suka hadar da tura jami’an soji...
Rundunar sojin kasar nan ta mikawa gwamnatin jihar Borno daya daga cikin daliban makarantar sakandiren Chibok, mai suna Salomi Pogu wadda suka samu nasarar ceto daga...
Wasu daga cikin masu yiwa kasa hidima da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta saki sunayen su, a matsayin wadanda zasu gudanar da...
Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga cibiyar hadin gwiwa ta kasuwanci ta Najeriya da Habasha da ta kara kaimi wajen...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya ta ki amincewa bukatar da Atoni Janar kuma ministan Shari’a Abubakar Malami ya yi, na dakatar da yunkurin...
Cibiyar kare yaduwar cututtuka ta kasa ta fitar da rahoton cewa akalla mutum 9 ne suka rasu sakamakon barkewar zazzabin shawara a kananan hukumomi 12 na...
Majalisar Dattawa tace zata binciki ma’aikatar kula da tallafin karatu ta tarayya kan zarge-zargen da ake mata na badakalar kudade da suka wuce kima. Kwamitin majalisar...
Yanzu haka dai an sanya matakan tsaro a Umuahia babban birnin jihar Abia, a shirye-shiryen da gwamnatin jihar ke yi na tarbar shugaban kasa Muhammdu Buhari,...
A ranar 8 ga watan junairun 2007 gwamnatin kasar nan ta janye karar da ta shigar na korar mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar sakamakon canza jami’yyar...