Babban mai baiwa shugaban kasa shawara kan majalisar Dattawa Sanata Ita Enang, ya ce; shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai taba ko da sisin kwabo daga...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo, ya ce; ba daidai bane wasu su rika siyasantar da batun rikice-rikicen da ke tsakanin makiyaya da manoma a kasar...
Akalla ‘yan-Najeriya 490 ne aka dawo da su gida daga kasar Libya a yammacin jiya Lahadi bayan da jirginsu ya sauka garin Fatakwal na Jihar Rivers....
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya gargadi malaman makaranta da su kaucewa bin umarnin da kungiyar malamai ta NUT ta bayar na tsunduma yajin aiki a...
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta tsayar da ranar 13 ga watan Janairun da muke ciki a matsayin ranar da zata gudanar da zaben cike...
Majalisar dattawa ta musanta kalaman da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Abba Kyari ya yi na cewa, majalisun dokokin tarayya ne musabbabin gaza biyan dillalan mai...
A ranar irin ta yau ne 4 ga watan janairun a shekarar 2007 tsohohon shugaban kasar nan chief Olusegun Obasanjo ya ce an maidowa da kasar...
Gwamnatin tarayya ta shaidawa kotun daukaka kara shiyyar Abuja ce wa matakin da babban jojin Abuja ya dauka na mika saurarar karar zargin cin hanci da...
A kalla sama da megawatt 3000 na wutar lantarki akayi asara a kasar nan sakamakon gobarar da ta tashi dalilin fashewar wani bututun iskar gas a...
Dillalan man fetur da suke shigo da shi Najeriya sun ce ba mai yiwuwa bane su ci gaba da shigo da tataccen man fetur kuma su...