Gwamnatin jihar Lagos ta samar da wasu kotuna guda hudu da zasu rika sauraron kararrakin cin hanci da rashawa da kuma laifukan cin zarafin bil’adam. Babban...
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ziyarci shalkwatar yan jaridu dake jihar Ogun a yau, inda yayi rajistar zama mamba a gamayyar kungiyar siyasa da aka...
Gwamnan jihar Taraba Darius Ishaku ya ce gwamnoni kasar nan basu da iko akan jami’an tsaron kasar nan, duba da cewar ba za su iya bayar...