Kungiyar kwallon kwando ta Najeriya D’Tigers ta casa takwararta ta kasar Uganda da ci 102 da 86 a zagayen farko na gasar cin kofin duniya da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata dau matakai tsaurara kan duk wanda ta sake kamawa da bujirewa na kin tsaftace muhallansu ko harabar sana’arsu. Babban Sakataren...
A kalla mutane hudu ne suka rasa rayukan su a jihar Neja sakamakon barkewar cutar sankarau. Kwamishinan lafiya na jihar Dr Mustapha Jibril ne ya...
A yau Alhamis ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai jagoranci taron majalisar kasa a fadar sa dake Abuja. Wannan dai shi ne karo na 3 tun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci rundunar sojin kasar nan da sauran jami’an tsaro da su karbe iko da harkokin tsaro a makarantar sakandaren koyar da...
Akalla awanni tara hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kwashe tana tambayoyi ga tsohon babban hafsan sojin kasa na kasar nan Laftanal...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce kasar nan ta shigo da tataccen mai sama da lita biliyan goma sha bakwai a shekarar dubu biyu da...
Kungiyar manyan Dillalan mai masu depo-depo ta kasa DAPPMAN ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin makwanni biyu da ta biya bashin da mambobinta ke bin gwamnatin wanda...
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa NAHCON ta ce, ta ware Naira miliyan dubu dari takwas da Ashirin, a matsayin kudaden da za a mayarwa...
Kungiyar kasashen rainon ingila, Commonwealth, ta nada tsohuwar ministar kudi Misis Ngozi Okonjo Iwela, a matsayin babban jami’a a sakatariyar kungiyar. Wannan na kunshe ne...