Hukumar aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta kara wa’adin rajistar maniyyatar Hajjin bana. Tun da fari dai hukumar ta NAHCON ta sanya wa’adin gobe Asabar 31...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da mutuwar makiyaya goma sha biyar a jihar. Mai magana da yawun rundunar, Muhammad Shehu, ya shaidawa manema labarai...