Wani hafsan sojin kasar nan ya musanta cewa ‘yan matan Sakandaren Dapchi da mayakan Boko-Haram suka sace a baya-bayan nan an boye su ne a wani...
Majalisar Dinkin Duniya ta dakatar da ayyukan agaji ga dubban ‘yan gudun hijirar da ke sansanin garin Rann a jihar Borno, a dalilin harin da mayakan...
Kungiyar bada agajin gaggawa ta red cross ta musanta rahotannin da ke cewar mayakan boko harmam sun hallaka ma’aikatanta. A ranar Alhamis ne mayakan boko Haram...
Masarautar Kano ta yi alkawarin shiga cikin al’amuran masu maganin gargajiya da nufin tsabtace harkokin bangaren ta hanyar kakkabe miyagun kalamai da zantukan batsa da kauda...
‘yar fafutukar kare hakkin dan adam Aisha Wakil ta yi ikirarin cewar wani bangare na kungiyar Boko Haram ya tuntube ta inda suka sanar da ita...
Asusun ba da lamuni na duniya IMF ya ce duk da farfadowa da tattalin arzikin Najeriya ke yi cikin sauri amma har yanzu kwalliya ba ta biya...
Cibiyar kula da cututtuka ta kasa ta ce mutane saba’in da biyu ne suka rasa rayukansu tun bayan bullar cutar Lassa Fever a ranar daya ga...