Majalisun dokokin kasar nan za su kafa kwamiti da zai binciki dalilin da ya sanya wasu tsageru suka yi kutse cikin zauran majalisar dattijai suka kuma...
Gwamnatin Kano za ta kafa kwamitoci a ma’aikatu don magance cin hanci da rashawa Babban Sakatare a bangaren Horaswa na ofishin shugaban ma’aikatan Jihar Kano Kabiru...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga kasashen yankin Afrika da su yi amfani da muhimmancin da lambar katin shaidar dan kasa ke da shi...
Bankin duniya ya ce, al’ummar kasar nan da ke ayyukan kwadago a kasashen ketare sun aiko da kudade cikin kasar nan da suka kai dala biliyan...
Wani kwararren mai bincike mai zaman kansa da kwamitin shugaban kasa da ke kwato dukiyar kasar nan da aka sace ya dauko hayarsa, Evangelist Victor Uwajeh,...
Hadakar kungiyar ma’aikatan lafiya ta kasa JOHESU ta gargadi al’ummar kasar nan da ke ci gaba da zuwa asibitocin gwamnati domin duba lafiyar su da su...
Babbar kotun jahar Rivers dake birnin Port Harcourt ta bayar da umarni ga Ministan yada labarai Lai Muhammad da kada ya sake buga sunan shugaban jamiyyar...
Fadar shugaban kasa ta zargi ‘yan siyasa da shirya kashe-kashen da ke faruwa tsakanin manoma da makiyaya a yankin arewa maso tsakiyar kasar nan. Hakan na...
Wata Cibiya mai rajin tallafawa rayuwar Iyali da dakile cin zarafin bil’adam ta AHIP, ta bayyana damuwarta kan karuwar cin zarafin ‘dan-adam da ke karuwa a...
Jami’an tsaro sun cafke dan majalisar Dattijai mai wakiltar Kogi ta yamma Sanata Dino Melaye, a filin Jirgin sama na Nnamdi Azikwe da ke birnin tarayya...