Babban bankin kasa, CBN ya ce akwai bukatar samar da kwararan manufofin da za su lura da bunkasar tattalin arziki da kudaden da ake samu ta...
Gwamnatin kasar Jamhuriyar Nijar ta ce za ta rika aiki tare da takwararta ta kasar nan domin bunkasa ilimi tsakanin al’ummomin kasashen biyu. Babban sakatare a...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana watsi da zargin da wasu mutane ke yi kan shirin ta na gina gadar sama a shatale-talen dangi inda suke cewa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana aniyar sa na sake fitowa takarar shugabancin kasar nan karo na biyu. Wannan na kunshe ne a wata sanarwa...
A ranar 9 ga watan Afrilun shekarar 1999 masu tsaron lafiyar shugaban kasar Nijar Ibrahim Bare Mai-Nasara, suka harbe shi har lahira a filin jirgin sama...
Tsohon mai baiwa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan shawara kan harkokin tsaro kanal Sambo Dasuki mai ritaya, ya gurfanar da daraktan hukumar tsaron sirri ta DSS...
Hukumar lura da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ce zata hada hannu da hukumar dake yaki da safarar bil’adama ta kasa NAPTIP don magance matsalar...
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki ya yi Allah-wadai da harin da wasu da ake zargin yan fashi ne suka kai kan wasu bankuna a...
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa zata yi duba na tsanaki kan kungiyoyi masu zaman kan su a kasar nan don tattara bayanan su, sanin adadain...
Majalisar zartaswar jam’iyyar APC za ta dauki mataki na karshe a ranar Litinin mai zuwa kan maganar karin wa’adin shugabannin jam’iyyar na kasa dana jihohi da...