Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma Sanata Dino Melaye ya isa zauran majalisar dattijai a yau laraba bayan makonni da dama da ya dauka bai hallacci...
Kungiyar Jama’atul nasril Islam ta soki lamirin gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom da kuma tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama Femi Fani-kayode kan danganta rikicin Makiyaya da...
Hukumar kula da da’ar ma’aikata ta kasa ta yi sammacin babban Sakatare a ma’aikatar Lantarki ayyuka da gidaje Mista Louis Edozien domin gurfana gabanta tare da...
Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom ya ce ba shi ne ke da alhakin kasha-kashen da ke wakana a Jihar ta Benue ba, a don haka ba...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci ‘yan-Najeriya su hanzarta karbar katin zabensu na dindindin ka na kuma su zabi duk wanda su ke so yayin babban...
Akalla mutane 8 aka hallaka yayin da aka jikkata 4 a wani rikici da ya barke a kauyen Kurega da ke karamar hukumar Chikum dab da...