Akalla mutum 10 ne su ka mutu yayin wasu hare-hare biyu da aka kai kananan hukumomin Mangu da Barkin Ladi a Jihar Filato a karshen makon...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Abuja da bada belin tsohon mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro Kanar Sambo Dasuki mai ritaya. Mai Shari’a Ijeoma Ojukwu...
A ranar 2 ga watan Yulin shekarar 2007 ne mataimakin shugaban kasa a wancan lokaci Goodluck Jonathan ya kaddamar da kwamitin zaman lafiya a garin Fatakwal,...
Gwamnatin Jihar Lagos ta sanar da sanya dokar takaita zirga-zirgar manyan motocin dakon mai a fadin Jihar, tare da alkawarin ware musu da na su titin...
Rundunar Sojin kasar nan ta ce akalla mayakan Boko Haram 32 ne suka mika wuya ga jami’an Sojin bayan da suka ajiye makamansu a Jihar Borno....
Shugban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kasashen da ake sace kudi a kai ajiya wajensu su gaggauta sakin kudaden ga kasashen da aka sato daga cikinsu...