Rundunar ‘yan sandan birnin tarayya ta tabbatar da mutuwar wasu jami’an ta bakwai, sakamakon harin wasu ‘yan bindiga da ya rutsa da su yau a marabar...
Tsohon Ministan ayyuka na musamman Alhaji Tanimu Turaki ya shaida cewa shi ne mafi cancanta da shugabancin kasar nan a zabe mai zuwa, la’akari da cewa...