Mutane goma sha daya sun rasa rayukansu sakamakon mummunan hatsarin mota da ya ritsa da su akan titin Ibeto zuwa Kontagora a jihar Niger. Babban jami’in...
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa mafi yawa daga cikin shinkafar da ake shigowa da ita daga kasashen ketare tana da illa ga jikin bil adama....