Wata babbar kotun jihar Kwara da ke da zama a garin Ilorin babban birnin jihar karkashin jagorancin mai shari’a Ibrahim Yusuf, ta yi barazanar aikawa da...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar talata 21 ga watan agusta kuma laraba 22 ga watan na agusta da muke ciki a matsayin ranar hutu domin gudanar...
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kudurin ta na cigaba da inganta harkokin kiwon lafiya a fadin Jihar. Kwamishinan lafiya na Jihar Kano Dakta Kabiru Ibrahim Getso...
Hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ta cafke tsohon babban daraktan hukumar tsaron farin kaya DSS Mista Ita Ekpeyong, da yammacin yau alhamis. Rahotanni sun...
Sanata mai wakiltar yammacin Kogi Dino Melaye bai halacci zaman kotu ba a yau. Sanata Dino Melaye dai yana fuskantar tuhuma ne sakamakon mallakar bindigu ba...
Wata kotu dake yankin Lugbe a birnin Abuja ta bawa babban sufeton yansanda na Najeriya Ibrahim Idris damar sammacin kotu ga Shugaban majalisar dattijai Bukola Saraki....
Jami’an tsaro sun mamaye majalisar dokokin Najeriya da safiyar yau Talata. Jami’an tsaro da suka rufe fuskokin na hukumar tsaro ta farin kaya DSS sun rufe...
Shugaban kasar Ghana Nana Akufo Addo ya sallami ministan makamashin kasar daga bakin aiki. Wani bayani daga fadar shugaban kasar na cewa an umarce shi da...
Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kalaman da jam’iyyar adawa ta PDP ke yi cewar shugaban kasa Muhammadu Buhari zai fara hutun kwana 10 ne...
Babban bankin kasa CBN ya sanya wa’adin shekaru biyar ga dukkanin bankunan kasar nan kafin su lalata dukkanin wani cakin kudi da abokan huldar su suka...