Hukumar kiyaye aukuwar haddura ta kasa FRSC ta fara aikin tantance kimanin mutane dubu 15 a mukamai daban-daban a ci-gaba da aikin tantance wadanda za ta...
Majalisar masarautar Kano ta mayar da dagatan nan guda biyar da ke karamar hukumar Kunchi bayan da aka dakatar da su a baya-bayan nan sakamakon wasu...
Cibiyar tattara bayanai a kasashen Afrika da gabatar da rahoto AFRI CIRD ta bukaci mahukunta su tashi tsaye wajen magance dabi’ar sayen kuri’u da wasu daga...
Majalisar zartarwa ta kasa ta amince ta jinginar da rubunan abincin 20 daga cikin 33 da take da su ga bangarori masu zaman kan su har...
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada kudirin ta na cigaba da kula da lafiyar mata masu juna biyu da kananan yara ‘yan shekaru 5 zuwa kasa. Sakataren...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci sufeto Janar na ‘yan sanda Ibrahim Idris da ya janye gayyatar da ya yiwa dan takarar gwamnan jihar Osun a...
Jami’ar Bayero da ke nan Kano ta bukaci hukumomi a dukkanin matakai da su ci gaba da yin amfani da takardun lamuni da babu ruwa a...
Kungiyar raya tattalin arzikin yammacin afurka wato (ECOWAS), ta ce, kananan makamai sama da miliyan goma ne ke hannun jama’a ba bisa ka’ida ba a yankin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika da sakon ta’aziyar sa ga gwamnati da al’ummar jihar Nassarawa bisa ga gobarar da ta tashi a wata cibiyar sarrafa...
Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON ta kafa wasu kwamitoci guda uku domin shirye-shiryen aikin Hajjin badi. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa...