Babbar Kotun tarayya ta Jihar Lagos karkashin mai Shari’a Mujisola Olatoregun ta ba da belin tsohon gwamnan Jihar Ekiti Ayodele Fayose kan kudi Naira Miliyan 50...
Majalisar gudanarwar hukumar inshorar lafiya ta kasa NHIS ta yi barazanar murabus matukar fadar shugaban kasa ta dakile matakin majalisar na dakatar shugaban hukumar Farfesa Usman...