Rundunar sojojin kasar nan shiyya ta uku da ke garin Jos ta ce ta kama mutane 72 ciki har da mata biyu wadanda ake zargin suna ...
Shugaban jam’iyyar APC mai mulkin kasa Adams Oshimhole ya shaidawa shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa zaben fidda gwani na gwamna a Jihar Lagos ya gudana daidai...
Da Asubahin yau ne wata Tanka makare da Man Fetur ta kama da wuta a kan titin Badagry tsakanin Barikin Soja na Onireke da ke karamar...
Kasar Amurka ta bayyana Najeriya a matsayin jagorar nahiyar Afirka kuma babbar abokiyar huldar Amurka. Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ne ya bayyana hakan lokacin...
Farashin gangan danyan mai ya tashi a kasuwar Brent da ke birnin London zuwa dala 83 da santi 27. Sai dai a kasuwar West Texas...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce zai ci gaba da aiki ba dare ba rana har sai ya tabbatar da zaman lafiya da kuma ci gaba...
Kwamitin gudanarwar jam’iyyar APC na kasa ya da’ge zaben fid da gwani na gwamnan jihar Lagos wanda tun da fari a shirya gudanarwa a yau Litinin....