Biyo bayan zanga-zangar da wasu alummar jihar Zamfara suka yi saboda hare-haren da ‘yann bindiga suka kai a wasu yankunan na jihar, kawo yanzu rundunar ‘yan...
Shugaban kasa Buhari ya aike da ta’azziyar sag a ‘yan uwa da iyalan marigayiya farfesa Sophie Oluwole mai aziki kuma mace ta farko da ta sami...
Babban sakataren gwamnatin taraya Boss Mustapha ya kare tsaikon da aka samu na mika rahoton kwamitin bincike kan musababin rikici a hukumar dake kula da Inshorar...
Kungiyar dalibai ta kasa NANS ta bai gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’I ta kasa ASUU wa’adin makwanni biyu da su daidaita tsakanin su, ko ta...
Sashin kula da albarkatun man fetur na kasa DPR ya ce ya dauki dukkanin matakan da suka da ce wajen magance matsalar karkatar da manfetur da...
Tsohon shugaban kasar nan Olusegun Obasanjo ya bukaci al’ummar kasar nan da su ci gaba da kokari wajen tabbatar da zaman lafiya a kasar nan musamman...