Jagorancin jam’iyyar PDP ya shirya gudanar da zanga-zanga a ofishin jakadancin Amurka dake Abuja. Zanga-zangar wanda ba zai rasa nasaba da dakatar da babban mai joji...
Da safiyar yau Litinin ne Jami’an ‘yasanda sun garkame ofishin dakatancen babban joji na kasa mai shari’a Walter Onnoghen dake babban birnin tarayya Abuja. A ranar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fara daukar ma’aikatan wucin gadi gabanin fara babban zabe da za’a yi ranar 16 ga watan Fabareru....
Gwamnatin tarayya ta ranci fiye da Naira biliyan 6 daga cikin asusun ‘yan fansho da ya kai fiye da Naira biliyan 8. Mai rikon mikamin babban...
Kungiyoyin ma’aikata da dama sun bukaci majalisun dokokin tarayya da su yi watsi da kudirin dokar mafi karancin albashi na naira dubu ashirin da bakwai da...
Hukumar kula da fansho ta kasa (PENCOM), ta ce jihohi goma sha biyu ne kacal cikin jihohin da suka gabatar da dokar fansho suke ba da...
‘Yar takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar ACPN Obiageli Ezekwesili ta janye daga tsayawa takarar shugaban kasa, a yayin zaben da za a yi a ranar goma...
Ministan harkokin cikin Gida Laftanal janar Abdurraham Dambazau ya bayyana takaicin sa kan yadda ya tsinci tarin kalubale lokacin da yake aiki da tsohon sufeto janar...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo yayi kira ga ‘yan Najeriya da su guji sake zaben masu sace dukiyar kasa mai makon hakan su zabi masu...
Gwamnatin jihar Jigawa da hukumar kula da ‘yan fansho ta jihar sun biya fiye da Naira biliyan 5 hakokin ‘yan fansho na shekara guda. Babban sakatare...