A yayin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC za ta fara tattara sakamako zabe a yau yan Najeriya na ci gaba da dakon...
Hukumar zaben mai zaman kanta ta kasa INEC ta kori Farfesa Musa Izam a matsayin mai tattara sakamakon zabe a karamar hukumar Bokkos dake jihar filato ...
Jam’iyyar PRP ta dakatar da shugaban jam’iyyar a nan Kano Sammani Sahrif da sakataren sa Bala Muhammad bisa zargin sa da aikata laifuka da dama da...
Masu sanya idanu na kasashen yammacin Afurka ECOWAS sun bukaci ‘yan takarar shugaban kasa a Najeriya da su amince da sakamakon zaben shugaban kasa da aka...
Bayan da aka sanar da sakamakon zabukan shugaban kasa dana ‘yan majalisun dokokin tarayya anan Kano, rahotanni daga hukumar zabe ta kasa (INEC), na nuna cewa...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta JAMB ta ce dalibai 22 da suka fuskanci matsalar daukar danyatsa ta Na’ura mai kwakwalwa za su sake rubuta...
Baturen zabe na mazabar sanata ta gabashin jihar Ogun Farfesa Chris Nwoka ya bayyana cewa ba’a kamamla zaben sanata a yankin ba. A yayin da ake...
Kungiyar bibiyar yadda za’a mika mulki ta Transition Monitoring Group ta fitar da rahoton farko na yadda aka gudanar da babban zaben shugaban kasa da na...