Dakataccen babban jojin Najeriya Walter Onnoghen ya kalubalantar rashin cancantar alkalin kotun da’ar ma’aikata Danladi Umar wajen cigaba da shari’ar, da ake masa kan zargin bayyana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo shagube cewa shi yana neman zango na 2 ne kawai ba zango na 3...
A jiya Taalata ne dubban ‘yan gudun hijira da ke Baga a garin Maidugurin Jihar Borno suka mamaye manyan titinan dake garin domin nuna damuwar su...
Kungiyar Boko Haram ta kai hari kan al’ummar karamar hukumar Madagali dake jihar Adamawa a daren jiya Litinin, yayin da suka tarwatsa ‘yan sanda dake kan...
Ana kyautata zaton cewa, fiye da wakilai da masu sanya idanu dari 700 ne za su halacci babban taron gamayyar kungiyar kwadago ta kasa NCL na...
Dan gidan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, Olujonwo Obasanjo ya cigaba da yiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari gangamin yakin neman zabe a kasar Amurka. Olujonwo Obasanjo,...
Kotun da’ar ma’aikata ta dage kan cewar sai lalle dakataccen babban jojin kasar nan Walter Onnoghen ya bayyana a gaban kotun akan zargin da ake masa...
Ministan kasafin kudi da tsare-tsare na Najeriya, Udoma Udo Udoma ya ce, akwai yiwuwar tattalin arzikin kasar zai karu da fiye da kashi uku a bana...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya JAMB ta ce cikin kwanaki 26 da fara yin rijistar jarrabawar ta yiwa akalla mutane miliyan daya da...