Al’ummar Fulani da ke zaune a kauyukan karamar hukumar Igabi da ke jihar Kaduna sun yi kira ga kwamishinan yan sandan jihar da kuma gwamnana jihar...
Dan takarar gwamnan jihar Benue karkashin jam’iyyar APC mista Emmanuel Jime yayi watsi da sakamakon gwamnan da hukumar zaben ta sanar. A jiya ne dai dan...
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta baiwa hukumar zaben ta kasa INEC damar ci gaba tattara sakamakon karamar hukumar Tafawa Balewa da ke...
Jam’iyyar PDP dake nan Kano ta yi baranzanar shigar da kara a gaban kotu, don kalubalantar sakamakon zaben gwamnan da aka yi a wasu daga cikin...
Babbar Kotun tarayya dake zama a jihar Kaduna ta dage zaman sauraran karar jagoran mabiya darikar sha’a Ibrahim El-zakzaky da mai dakin sa Zeenat. A cewar...