Dakarun kasa da kasa da ke aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabashin kasar nan sun kashe mayakan Boko haram guda talatin da tara,...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma wanda ya tsaya takarar shugabancin kasar nan a tutar jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya musanta ikirarin da jam’iyyar APC ta...
Shugaban cocin Katolika da ke Abuja, John Cardinal Onaiyekan ya bukaci ‘yan siyasa da suyi koyi da halayen Yesu Almasihu, na sanya bukatun jama’ar su maimakon...
Hukumar lura da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta bukaci al’ummar Najeriya da su rika lura sosai da irin abincin da suke ci ko...
Ku kasance da mu a cikin shirin Al-Azkar na yau Juma’a 14/8/1440AH dai da 19/4/2019. Insha Allah Dr Muhammad Nazifi Inuwa zai shigo dan kawo muku...
Hukumar yaki da fasakwauri ta kasa wato CUSTOM ta kama wata motar dakon kaya makare da maganin tari na Codeine wanda darajar kudin su ya kai...
Dakarun kasa da kasa da ke aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabashin kasar nan sun kashe mayakan Boko haram guda talatin da tara,...
Majalisar zartarwa ta kasa ta amince da baiwa shirin manufofin harkokin sufuri na jihar Lagos bashin Dala miliyan 20 wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoran...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta sako daya daga cikin magoya bayan akidar siyasar Kwankwasiyya mai suna Salisu Hotoro da Babangida da akewa lakabi da Bangis...
Hukumar kiyaye aukuwar hadura ta kasa FRSC ta ce da ga yazu duk wanda ta kama yana tukin da ya kauce tsari to la shakka sai...