Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da cigaban al’umma wato CITAD ta yi kira ga kungiyoyin dalabai da malamai da su hada hannu wuri guda wajen ciyar da...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta ce tsakanin shekarar 2015 shekarar bara, ta kwato kadarori guda dari biyu da goma sha hudu...
Gwamna Nasir El-Rufai ya bukaci rundunar sojin saman Najeriya ta tura da dakaru na samun domin dakile ayyukan masu satar mutane a titin Kaduna zuwa Abuja....