Majalisar dokokin jihar Kano a yau Talata 7 ga watan Mayu 2019, ta sahale gyaran dokar fanshon gwamnoni da mataimakin su da kuma na Shugabanin majalisa...
Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ya yi kira ga gawamnatin tarayya da ta dauki matakin gaggawa domin magance tserewa da manoma da makiyaya ke yi...
Sashen kula da bayanan sirri kan harkokin kudi wato Nigerian Financial Intelligence Unit NFIU, ya haramtawa bankunan Najeriya gudanar da hada-hada ta cikin asusun hadaka tsakanin...