Mambobin jam’iyyar PDP a majalisar wakilai sun yi watsi da rade-radin da ke cewa uwar jam’iyyar ta umarce su da su kadawa wani dantakarar shugabancin majalisar...
Majalisar masarautar Kano ta sanar da dakatar da Hawan Nassarawa da Hawan Dorayi da aka shirya za a gudanar a yau Alhamis da kuma gobe Juma’a....
Shugaban kungiyar tsoffin daliban kwalejin Kimiyya ta Dawakin Tofa aji na 1990 Inijiniya Abubakar Ibrahim Khalil ya ja hankalin gwamnatin jihar Kano wajen magance matsalolin da...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Sahaba Dakta Abdullahi Muhammad Getso ya ja hankalin al’ummar musulmi kan kiyaye iyakokin Allah a cikin rayuwar su. Dakta Abdullahi...