Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta musanta rahotannin da ke cewa an kai hari ga wasu shaidun dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Atiku Abubakar....
Ma’aikatan Hukumar aikewa da wasiku ta kasa (NIPOST) sun ce za su tsunduma yajin aiki a jibi Laraba, sakamankon kin biyansu alawus din su na shekaru...