Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Najeriya su yi watsi da kiran da kungiyar dattawan arewa ta yi al’ummar Fulani mazauna kudancin kasar...
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ta bayyana yaduwar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo a matsayin abin damuwa ga kasashen duniya. Shugaban hukumar Tedros Adhanom Gebreyesus,...
Majalisar dattawa ta amince da mai shari’a Ibrahim Tanko Muhammed ya zama cikakken babban jojin Najeriya. A ranar Alhamis da ta gabata ne dai shugaban kasa...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta (EFCC), ta mikawa gidan rediyon muryar Najeriya (VON), kadarar da ta kwace daga hannun tsohon babban hafsan tsaron...