‘Yan sanda a Kano sun fara bincike kan kone wani magidanci da iyalansa Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Ahmed iliyasu ya bada umarnin fara...
Kungiyar Save the children da hadin gwiwar masu yaki da cutar yunwa wato Action against hunger sun kaddamar da Shirin taimakawa kananan yara domin yaki da...
‘Yan sandan jihar Bauchi sun kashe wasu yan fashi a yayin da suke aikin sintiri a filin gidan mai dake jihar ta Bauchi . Kakain rundunar...
Wasu ‘yan bindiga sun sace tare da yin garkuwa da wani dan kasuwa Alhaji Tukur Sabaru a jihar Sokoto. Rahotanni sun bayyana cewar, an sace Alhaji...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP da jam’iyyar PDP sun daukaka kara a kotun koli suna kalubalentar nasarar da...
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya jadadda kudirinsa na tabattar da an inganta harkokin lafiya a wani yunkurin inganta harkokin kiwon lafiya a matakan daban-daban na jihar...
Wani matashi dan shekara 20 da haihuwa ya nutse a yayin da yake wanka a kogin Bachirawa -Darewa dake yankin karamar hukumar Ungogo a nan jihar...
Hadaddiyar kungiyar yan kasuwar arewacin Najeriya tace zuwan shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya saka suka kafa hadaddiyar kungiyar yan kasuwar domin magance matsalolin da...
Yadda iPhone 11 ta yamutsa hazo a soshiyal midiya A ranar 10 ga watan Satumban da muke ciki ne kamfanin sarrafa na’urorin sadarwa na zamani wato...
Kungiyar iyayen yara da malamai ta jihar Kano tace zaa ci gaba da karbar kudin PTA duk kuwa da shirin bayar da ilimi kyauta da Gwamnatin...