Gwamnatin tarayya ta bada umarnin rufe sansanonin masu yi wa kasa hidima a fadin kasar nan, a wani bangare don dakile yaduwar yaduwar annobar cutar Corona....
Yayin da ake ci gaba da zaman fargaba sakamakon ci gaba da yaduwar cutar Corona, rahotanni sun ce, masu zuba jari sun yi asarar naira biliyan...
Uwargida ta gayyaci al’umma shagalin bikin yi mata kishiya . Awanna lokaci da ake fama da fadace -fadacen mata kishiyoyi ,kai har ma da yunkurin kisa...
Fitaccen mawakin Hausar nan, Nazir M. Ahmad, yayi murabus daga sarautar sa ta Sarkin Wakar Sarkin Kano. Cikin wata sanarwa da Nazirun ya sanyawa hannu mai...
Shugaban kasa Muhamamdu Buhari ya dakatar da ma’aikatan gwamnatin kasar nan daga fita kasashen waje sakamakon bullar cutar Coronavirus. Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ne ya...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC shiyyar Kano ta gayyaci tsofaffin kansilolin da suka yi zamani da tsohon shugaban karamar hukumar birni...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wani kankanin yaro mai suna Abdullahi Muhammad dan asalin karamar hukumar Shelang ta jihar Adamawa, wanda ya zo Kano...
Kamar yadda aka sani al’umma na kafa kungiyoyi a yankunan da suke don taimakawa marasa galihu a cikin unguwanni tare da tallafawa jami’an tsaro wajen gudanar...
Dagacin garin Bechi ta, karamar hukumar Kumbotso Alhaji Lawan Yakubu Bechi, ya bayyana ilimi a matsayin abinda ke da muhimmanci tare da taka gagarumar rawa, wajen...
Cibiyar bincike da karfafa karatu ga kananan yara ta kasa Nigerian center for reading, research and development (NCRRD) ta ce rashin jajircewa da iyaye basayi wajen...