Iftila’in gobara dai kan faru a lokuta daban-daban a cikin jama’a, musamman a lokaci na dari {Sanyi}wanda ke sanadiyyar asarar rayuka da dukiyoyin al’umma. A wani...
Wata kungiya mai fafutukar tabbatar da tsaro mai suna Mafita ta bayyana cewa jami’an tsaron da kasar nan su kadai ba za su wadatar da kasar...
Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA sun samu nasarar kwace kwayoyin Tramadol da nauyinsu ya kai kilogram uku da rabi...
Ministan matasa da wasanni na kasa Mista Sunday Dare, ya sanar da dage gasar wasanni ta kasa ‘National sport Festival’ karo na 20, da za ta ...
Shugaban karamar hukumar Nassarawa Alhaji Lamin Sani, yace karamar hukumar zata cigaba da aikin data dauko na gina shaguna a layin Sarauniya dake unguwar Dakata. Hakan...
Gwamnatin jihar Lagos, ta sanar da sake bullar cutar Corona Virus, a jihar bayan samun wata mata mai shekaru 30, da ke dauke da ita...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta gano maganin cutar Coronavirus da ta addabi al’umma a sassa daban-daban na duniya. Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh...
Kungiyar iyayen dalibai ‘yan asalin jihar Kano dake karantar likitanci a kasar Sudan ta nemi gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje kan ya taimaka musu...
Kungiyar tsofaffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA, ta yi Allah wadai da halayyar wasu daliban Kwalejin Kimiyya ta Dawakin Tofa na tada...
Shugaban sashen nazarin lalurar koda na asibitin koyarwa na Aminu Kano Saminu Muhammad ya ce, rashin magance kananan cututtuka da ke addabar al’umma da wuri na...