Kungiyar direbobi masu lodi a tashar mota dake NNPC Hotoro, sun shigar da karar hukumar KAROTA da kwamishinan ‘yan sandan Kano da babban sufeton ‘yan sanda...
Kungiyar ‘yan kasuwar kantin kwari ta sanar da cewa ta mayar da lokacin shiga kasuwar daga karfe 10 na safe, sannan a tashi karfe 5 na...
Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a garin Madobi dake nan Kano ta cigaba da shari’ar jami’in ladiyar nan Sani Dahiru wanda ake zargi da yiwa wata...
Rundunar yansandan Jihar Kano ta ce za ta rinka karbar korafin da yazamo dole ne kawai ta wayar Salula domin kaucewar yaduwar cutar Korona a fadin...
Tun bayan bullar Murar mashako ta Corona Virus a karshen Disambar shekarar data gabata a birnin Wuhan na kasar Sin wato China, zuwa yanzu haka annobar...
An bukaci al’umma da su tabbatar da bin dokar malaman kiwon lafiya na daukan matakan kariya kan annobar Corona Virus. Bukatar hakan ta fito ne ta...
Shugaban sakatariyar kungiyar gwamnonin kasar nan, Mr. Asishana Okauru ya killace kansa da dukkan nin iyalansa sakamakon zargin ko suna dauke da cutar Covid-19. Mr Asishana...
Biyo bayan gwajin da aka yiwa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo an gano cewa baya dauke da cutar Corona. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta amincewa gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje da ya ciwo bashin naira Biliyon Hamsin domin gudanar da ayyukan raya kasa a...
Babban bankin kasa CBN ya bayyana wasu ka’dojin da mutane ko kamfanoni za su cika kafin cin gajiyar tallafin naira biliyan hamsin da ya ware domin...