Gwamnatin tarayya ta sanar da rage farashin man Fetur daga naira 145 zuwa naira 125, biyo-bayan karyewar farashin man a kasuwar duniya a dalilin bullar kwayar...
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun ce za su rufe daukacin makarantun dake yankin daga ranar Litinin mai zuwa, saboda annobar cutar Coronavirus. Shugaban kungiyar Gwamnonin...
Wani mawallafin littafin ma’aurata Tijjani Muhamad Musa ya gano wasu sinadirai guda 85 da za su rage yawan matsalolin da ake samu a tsakanin ma’aurata. Tijjani...
Wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun kai wa kwanbar motocin tsohon ministan tsaro kuma gwmanan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a nan...
Gwamnatin jihar Sokoto ta datakatar da baje kolin nuna kayayyakin al’adun gargajiya da shirya yi a yau Laraba. Gwmnan jihar Sokoto Allhaji Aminu Waziri Tambuwal ya...
Ma’aikatar yada labarai ta jihar Kano ta ce zata hada gwiwa da maaikatar lafiya ta jihar Kano domin wayar da kan mutane kan irin shirye-shiryen da...
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa an sami bullar cutar Corona Virus a jihar. Babban sakatare a hukumar lafiya ta jihar Katsina Dr, Kabiru Mustapha ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ya zuwa yanzu ba a samu bullar cutar Covid 19 wato Coronavirus anan Kano ba. Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr...
Shugaban hukumar kula da harkokin ‘yan sanda ta kasa Muhammad Dingyadi ya ce nan gaba kadan gwamnatin tarayya za ta sake daukar sababbin kuratan ‘yan sanda...
Kungiyar yaki da cin zarafin ‘ya’ya mata da kananan yara ta kasa rashin jihar kano, ta bayyana cewar babban abinda ke haifar da matsalar aure a...