Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya rufe garin Daura domin dakile yaduwar cutar Coronavirus a fadin Daura. Aminu Bello Masari ya bayyana hakan ne yayin...
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano tace ta cimma matsaya tsakanin ta da gidan talabijin na Arewa24. Cikin wata sanarwa mai dauke da shugaban hukumar Isma’il...
Gwamnatin tarraya ta bayyana cewa a yanzu haka an fitar ta tan dubu 70 na kayan abinci da suka hadar da Gero Masara da Dawa da...
Sarkin kasuwar Sabon gari Alhaji Nafiu Nuhu Indabo, ya yi kira ga mutanen dake gudanar da kasuwanci a kasuwar da su dage wajen kula da tsaftar...
Wata kungiyar cigaban al’umma mai suna Crown Youth Initiative dake nan Kano, tace ta shirya tsaf domin bata tallafi ga malaman makarantun Islamiyyu dake Kano, sakamakon...
Hukumar lura da ababan hawa ta jihar Kano KAROTA ta gargadi wasu iyali dake shirin gudanar da bikin daurin aure a wannan mako. Cikin wata sanarwa...
Rundunar ‘yan sanda jihar Katsina ta cafke wasu matasa biyu da take zargi da sanya Zakami acikin abincin gidan biki, wanda yayi sanadiyyar rasa rayuka. Wannan...
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta kafa wani kwamiti da zai ke bibiyar kudadan da aka ware domin yaki da cutar Corona. Mai Magana...
An sami rudani kan ajiye aikin da shugagaban hukumar tattara haraji na cikin gida ya yi na jihar Alhaji Sani Abdulkadir Dambo bayan da gwamanan Kano...
An tabbatar da mutuwar mutum biyar yayin da mutum 4 suka sami munanan raunika a wani hatsarin mota da afku akan hanyar Rano zuwa garin Dan...