Gwamnatin jihar jigawa ta ce ta samar da cibiyoyi guda uku da za su dauki gadaje sama da 300 a shirin karta kwana da take yi...
Hukumar kula da cututtuka ta kasa NCDC ta ce mutane goma ne suka sake kamuwa da cutar Covid-19 a jihar Legas. Hukumar ta bayyana hakan ne...
Tsohon mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid da Barcelona da Real Madrid, Radomir Antic, ya mutu hakan ya biyo bayan rasuwar mahaifiyar mai...
Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich Thomas Muller, ya sake sabunta yarjejeniyar kwantiragin cigaba da wakiltar kungiyar na shekaru uku zuwa shekarar...
Kungiyar Boko Harama ta kai hari a wani kauye dake karamar hukumar Madagali a jihar Adamawa. ‘Yan Boko Haram sun dai kai harin da yammacin jiya...
Fitaccen jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa Adam A. Zango ya mika wuya tare da neman sulhu da hukumar tace fina-finai ta jihar Kano. Jarumin...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Totenham Hotspurs Son Min Hueng, zai karbi horon aikin Soji, da Kasar sa ta South Korea, ke sakawa tilas akan...
Babban Jojin tarayya Justice Tanko Muhammad ya tsawaita hutun da Kotunan kasar nan da suka tafi har sai abinda hali ya yi, a sakamakon annobar cutar...
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta sanar da samun karin mutane 6 da suka kamu da kwayar cutar Covid- 19 a kasar nan. LABARAI...
Gwamnan Jihar Legas Babajide Sanwo-Olu ya sanar da cewa an sallami wasu mutane 2 da suka warke daga cutar Corona a Jihar. Yanzu haka adadin wadanda...