Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano tattabar da cewa an samu karin mutane 2 masu dauke da cutar Corona a jihar. Ma’aikatar ta bayyyana hakan a shafin...
Kayayyakin rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da mutuwar mutane biyu da ake zargin sun sha Zakami a wani gidan...
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido da wasu makunsantansa sun kai kansu cibiyar gwajin cutar Covid-19 da ke asibitin koyarwa na Aminu Kano, biyo bayan...
Jami’an rundunar yansandan Jihar Kano ta kama direban Adai-daita Sahu da ake zargin yana jigilar masu kwacen wayoyin salula na hannu ta hanyar amfani da mugan...
Cibiyar rajistar ma’aikatan muhalli ta kasa ta yi kira ga al’ummar kasar nan da su rinka tallafawa gwamnati da kungiyoyin al’umma wajen kula da tsaftar muhalli...
An haifi Sheikh Ja’afar Mahmoud Adam a garin Daura, a shekara ta 1962 ko da yake wani lokacin Yakan ce 1964. Marigayi Sheikh Ja’afar ya fara...
Shugaba Muhammadu Buhari, zai yiwa al’ummar kasar nan jawabi a yau litinin da karfe bakwai na dare. Gidan Talabijin da gidajen rediyo, da sauran kafafen yada...
Shugaban hukumar kwallon kafar kasar Italiya, (FIGC)Gabriele Gravina, yace zasu dawo karasa gasar kakar wasan bana na shekarar 2019/20. An dai dakatar da gasar ta...
Kwamitin da gwamnatin jihar kano ta kafa na neman taimakon kan bullar cutar corona ya bayyana cewar tsare-tsare sun yi nisa domin ganin an fara gudanar...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin yin feshi a guraren da ake zargin Wanda ke dauke da cutar corona a nan Kano yayi mu’amala da su...