Gidauniyar Dangote ta bayyana cewar, alhakin gwamnatin Kano ne daukar samfurin mutanen da cibiyar zata yiwa gwaji, a sabon dakin gwajin cutuka na zamani da gidauniyar...
Gwamnatin jihar Sokoto tace ta sallami wasu mutane 6 da suka warke daga cutar Covid-19 a Litinin dinnan. Ma’aikatar lafiya ta jihar Sokoto ta wallafa a...
NCDC ta ce an gano karin mutane 248 da suka kamu da cutar Covid-19 a ranar Lahadi. Wanda yakai adadin wadanda aka gano suna dauke da...
Hukumomi a Kano sun ce izuwa yanzu mutane 50 aka sallama bayan sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Gwamnatin Kano tace a ranar Lahadinnan an...
Gwamnatin jihar Sokoto tace an yiwa mutane 346 gwajin cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar Sokoto ta sanar a ranar Lahadi ta shafinta na...
Gwamnatin jihar Borno tace mutane 12 ne suka warke sarai daga cutar Covid-19 a jihar. A sanarwar da ma’aikatar lafiya ta jihar Borno ta fitar a...
Gwamnatin jihar Bauchi ta cimma matsaya da ‘yan kasuwar jihar kan sassauta farashin kayan masarufi domin saukakawa al’umma a wannan hali na yaki da Corona. Cikin...
Gwamnatin jihar Bauchi ta sanya dokar kulle da zaman gida ta tsawon kwana goma a kananan hukumomin Katagum, da Giade da karamar hukumar Zaki domin dakile...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da arika bude mayankar Abbatuwa a ranakun Litinin da Alhamis da ake sassauta dokar kulle a jihar. Gwamna...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da fara rabon takunkumin rufe baki da hanci miliyan biyu ga al’ummar jihar. A yayin kaddamar da rabon...