Mamakon ruwan sama da aka yi a karamar hukumar Bagwai ya lalata amfanin gona da ya tasamma na Naira milyan 40. Mataimakin shugaban karamar hukumar ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na wata ganawa da gwamnonin Arewa maso gabashin kasar nan da manya hafsoshin tsoro a fadarsa dake birnin tarayya Abuja. Rahotanni sun...
Da safiyar yau ne direbobin tankar mai da iskar gas shiyyar jihar Legos NUPENG ta tsunduma yajin aikin sai Baba ta gani. Shugaban kungiyar Mr Tayo...
Cibiyar dakile yaduwar cututka ta kasa NCDC ta sanar da karin sabbin mutane 437 da suka kamu da Annobar cutar COVID-19 a jiya Lahadi. A sanarwar...
Kwamitin fadar shugaban kasa dake binciken ayyukan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ya samu karin hurumin yin shari’a a wani bangare na fadada ayyukansa....
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB, ta ce tana dubu yiwuwar fara bayar da gurbin karatu ga dalibai a wannan shekara. Wannan...
Wata babbar kotun shari’ar musulnci dake zaman ta a Kano karkashin mai shari’ah Aliyu Muhammad Kani, ta yake hukuncin kisa ga wani matashi Yahaya Sharif Aminu...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon taziyarsa ga iyalan shahararen dan kasuwarnan da ke nan Kano, Alhaji Shehu Rabi’u. Wannan na cikin wata sanarwar mai...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo ya kara jaddada matsayar gwamnatin tarayya na kirkiro da guraben ayyuka akalla miliyan biyar ga al’ummar kasar nan Farfesa Yemi...
Kungiyar gwamnonin arewa maso gabashin kasar nan ta bukaci gwamnatin tarayya da ta kara azama a yaki da ta ke da kungiyar Boko Haram. Gwamnonin sun...