Al’ummar unguwar dan Dinshe dake yankin karamar hukumar Dala a Kano sun bayyana rashin jin dadinsu ga gwamna Ganduje bisa yadda aikin titinsu ya tsaya cak...
Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Paul Pogba, ya kamu da cutar Coronavirus. Mai hora da kasar Faransa, Didier Deschamps ne ya bayyana...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce, da zarar lokacin da aka ɗaukarwa wanda yayi ɓatanci ga Annabi Muhammad da aka yankewa hukuncin kisa a...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci al’ummar jihar da su yi amfani da ranakun juma’a da asabar na karshen wata wajen tsaftace muhallan su musamman a wannan...
Wasu dattawan jihar Kano ‘yan kungiyar Kano Unity Forum sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da majalisun dokokin tarayya da kuma ma’aikatar kudi ta tarayya da...
Hadakar kungiyoyin sa kai na farar hula masu zaman kansu a jihar Kano wato Kano Civil Society Forum (KCSF), tare da hadin gwaiwar tarayyar turai EU,...
Babbar kotu a jihar Kano ta dage ci gaba da saurarar karar da dan takarar gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya shigar ya na kalubalantar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta tsayar da gobe Alhamis a matsayin ranar hutu a jihar don Murnar cikar jihar shekaru 29 da kafuwa. Hakan na cikin sanarwar...
Biyo bayan sake gabatar da ƙuduri akan haɗaka da gwamnati wajen sake mayar da hotal din Daula na zamani da wani kamfanin gine-gine ya sake gabatarwa...
Ƙungiyar ƴan jarida ta kasa reshen jihar Kano ta ce, za ta ci gaba da kare mutuncin ƴan jarida a kowanne mataki, baya ga ƙarfafa musu...