Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano tace ba zata lamunci yadda masu yabon fiyayyen halitta Annabi Muhammad (s.a.w) ke wuce gona da iri ba musamman a...
Ministan Noma na ƙasa Alhaji Sabo Muhammad Nanono ya ƙalubalanci gwamnatocin jihohi da ƙananan hukumomi kan matsalar tsaro a Najeriya. A wata zantawa da ministan yayi...
Wasu masu bibiyar Freedom Radio kenan suka aiko da saƙon yadda aka wayi gari yau Talata 25-08-2020 a yankunan su. S Kwayo Sauna Kawaji “a gaskiya...
Dan wasan kasar Burtaniya na daya a gasar kwallon Tennis, Dan Evans ya samu nasarar zuwa wasan kusa da na karshe a gasar kwallon Tennis ta...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta PSG, Kylian Mbappe da Neymar Junior sun ta ya kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich murnar lashe kofin...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa na Bayern Munich Roberto Lewandowsky ya zama dan wasan da ya fi kowan ne dan wasa zura kwallo a kufin zakarun...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci hadin kan sarakunan kasar nan da fahimtar juna kasancewar hakan zai kawo ci gaban al umma...
Hukumar tattara kudaden shiga ta kasa FIRS ta ce ta tara kudi kimanin naira tiriliyan 1 da biliyan 2 a matsayin haraji a zango na biyu...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci ma’aikatar lafiya ta jiha da ta rubanya kokarinta wajen ganin an magance cututtukan da suke damun...
Kwamitin cigaban al’ummar garin Farawa da ke karamar hukumar Kumbotso a nan Kano ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu bata-garin matasa suka addabi yankin na su...