Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya umarci mai bashi shawara kan Kafafan yada labarai na internet Salihu Tanko Yakasai da ya dawo bakin aiki...
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ce bata san da akwai wata yarjejeniya tsakaninta da kungiyar Barcelona ba ta shiga sabuwar gasar kasashen nahiyar turai...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta canja tsarin filin wasanta na Old Trafford ta yadda zai dauke mutane 23,500 daidai da dokar bada tazara tsakanin...
Hukumar kwallon kafa ta Afirka CAF ta fitar da sunayen Alkalan wasa hudu daga Najeriya da zasu busa wasan Congo da Eswatini da za a yi...
Kamfanin shirya gasar cin kofin kwararru ta Najeriya wato LMC ya tabbatar da amincewa da yin canjin ‘yan wasan sau biyar yayin gudanar da gasar NPFL...
Hukumar kwallon kafa ta Afirka CAF ta zabi dan kasar Kenya Peter Kamaku a matsayin alkalin wasa da zai jagoranci wasan Najeriya da Sierra Leone a...
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta tabbatar da cewa kungiyar kwallon kafa Najeriya Super Eagles za ta fara wasan zagaye na biyu a wasan neman...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce zata rarraba kudirin kasafin kudin badi da gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar mata ga kwamitocinta don bincika akwai...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin sa zata kashe fiye da Naira 147,935,302,948 a kudirn kasafin kudin badi 2021, wanda aka yi wa...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin sa zata kashe fiye da Naira 147,935,302,948 a kudirn kasafin kudin badi, wanda aka yi wa take...