Hukumar gyaran titina ta Kasa (FERMA) ta ce zata ci gaba da shinfida sababbin tituna tare da gyaran titinan da suka lalace a fadin Kasar nan....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ga baiken mutanen dake tayar da zaune tsaye a kasar da cewa suna da wata boyayyiyar manufar da suke so su...
Hukumar yaƙi da fataucin bil-adama ta ƙasa NAPTIP, ta ce iyaye ne ke bayar da babbar gudunmawa wajen azabtar da ƙananan yaransu ta hanyar tura su...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta kaddamar da sabon mai horaswa dan kasar Faransa Lione Emmanuel Soccia da wasu ‘yan wasa 9 da zasu wakilceta...
Zakaran dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Juventus Cristiano Ronaldo ya kara kamuwa da cutar Corona karo na biyu a cikin wata guda. Ronaldo dai ya...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Everton Carlo Ancelotti ya bada hakuri kan raunin da dan wasan Liverpool Virgil van Dijk ya samu a karawarsu...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles ta dawo mataki na 32 a duniya a cikin jadawalin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar...
Majalisar kula da addinai ta kasa NIREC karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmai Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na III, da kuma shugaban kungiyar kirstoci ta kasa...
Shugaban kwamitin kula da harkokin soji na majalisar dattijai Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya yiwa al’ummar kasar nan bayani kan matakan...
Majalisar wakilai ta koka kan karancin kasafin kudaden da gwamnatin tarayya ke warewa ma’aikatar kimiyya da fasaha don gudanar da ayyukan su. Shugabar kwamitin majalisar kan...